Skip to content
Ova News NG

Ova News NG

Ova News feed Aggr. V2

Primary Menu
  • HOME
  • NEWS
  • ENTERTAINMENT
  • SPORTS
  • POLITICS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES
  • WATCH
  • Home
  • NEWS
  • Majalisar dattijai ta kafa kwamitin duba kudurin haraji
  • NEWS

Majalisar dattijai ta kafa kwamitin duba kudurin haraji

2 years ago 1 min read
Share:

Majalisar Dattijai ta kafa kwamitin da Sanata Abba Moro (PDP, Benue Kudu) ke jagoranta domin duba wuraren da ake da takaddama a cikin kudirin gyaran haraji,.

An umarci kwamitin ya duba wuraren tare da ba da rahoto ga zauren majalisar kafin sauraron ra’ayoyin jama’a kan kudurin.

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattijai, Barau I Jibrin (APC, Kano Arewa), ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisa a ranar Laraba.

Barau, wanda ya jagoranci zaman, ya ce akwai sabani kan kudurin, kuma an bai wa kwamitin alhakin tattaunawa da Antoni Janar na Tarayya (AGF), bangaren zartarwa, da sauran masu ruwa da tsaki.

A ranar 3 ga Oktoba, 2024, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aike wa Majalisar Dokoki ta Tarayya da kudirorin gyaran haraji guda hudu, a wata wasika da Shugaban Majalisar Dattijai, Godswill Akpabio, da Kakakin Majalisar Wakilai, Hon Tajuddeen Abbas, suka karanta yayin zaman majalisar daban-daban.

Tinubu ya ce kudirin zai karfafa hukumomin kudi na Najeriya, tare da bayyana cewa suna cikin manufofin ci gaban gwamnatin sa don kasar.

Sai dai, ‘yan Najeriya, ciki har da gwamnoni, sarakunan gargajiya, kungiyoyin farar hula, wasu ‘yan majalisa, da sauransu, sun nuna rashin amincewa da kudirin.

Majalisar dattijai ta kafa kwamitin duba kudurin haraji

Share:

Related:

  • Insecurity: Nigeria must not become a killing field — Peter Obi
    Insecurity: Nigeria must not…
    NEWS
  • Reactions trail Funke Akindele’s birthday photos amid Ogogo’s burial
    Reactions trail Funke…
    ENTERTAINMENT
  • 2027: I won’t embark on white elephant projects, says Odii
    2027: I won’t embark on white…
    NEWS
  • C’River 2027: PDP guber candidate accepts Otu’s debate challenge
    C’River 2027: PDP guber…
    NEWS
  • We are not in alliance with Otti, LP — Abia APC
    We are not in alliance with…
    NEWS

Post navigation

Previous EPL: Crystal Palace’s Guehi will not face FA action over rainbow armband
Next Gwamnati za ta shawo kan cutar HIV/AIDS tsakanin jarirai

Recent

Police recover GPMG, AK-47, other weapons from suspected bandits in Plateau

Police recover GPMG, AK-47, other weapons from suspected bandits in Plateau

Hot water attack: University student hospitalised with severe burns in Benue

Hot water attack: University student hospitalised with severe burns in Benue

‘We’re back in control’ – Russia helps Niger junta to retake military base

‘We’re back in control’ – Russia helps Niger junta to retake military base

Lagos LCDA chairman appoints another 250 SAs, SSAs to strengthen governance

Lagos LCDA chairman appoints another 250 SAs, SSAs to strengthen governance

Murray-Bruce to President Tinubu: Decentralise power system in Nigeria

Murray-Bruce to President Tinubu: Decentralise power system in Nigeria

Juma Jux threatens legal action over alleged child paternity rumour

Juma Jux threatens legal action over alleged child paternity rumour

SECTIONS

  • ENTERTAINMENT
  • FOOTBALL
  • NEWS
  • POLITICS
  • SPORTS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES ⚽ ⚽ ⚽

Hey There!!., Get all Latest Ova News Feeds on the Go! 👋

Sign up to receive all Our latest News content Recap in your inbox every weekend.

We don’t spam! Read our privacy policy for more info.

Check your inbox or spam folder to confirm your subscription.

Quick Links

  • News
  • Entertainment
  • Live Football Scores
  • Premier League Scores

Legal

  • About
  • Terms of Use
  • Privacy Policy

Connect with Us

  • News Media Partners
  • Contact Us
  • Advertise
Copyright © 2025 Ova News Network | Created by Ben Ova O. | All Rights Reserved. | Magnitude by AF themes.
pixel