Skip to content
Ova News NG

Ova News NG

Ova News feed Aggr. V2

Primary Menu
  • HOME
  • NEWS
  • ENTERTAINMENT
  • SPORTS
  • POLITICS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES
  • WATCH
  • Home
  • NEWS
  • Mutane 10,000 sun mutu a hannun sojoji – Amnesty Int’l
  • NEWS

Mutane 10,000 sun mutu a hannun sojoji – Amnesty Int’l

2 years ago 1 min read
Share:

Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International tace akalla mutum 10,000 sun mutu a hannun sojojin Nijeriya tun bayan fara rikicin Boko Haram a Arewa maso Gabas.

Da yake karin bayani kan wani rahoton kungiyar, a wani taron manema labarai, Daraktan kungiyar a Najeriya Isa Sunusi, ya ce sun je Maiduguri ne don tunatar da gwamnati game da bukatar adalci ga wadanda rayuwarsu ta lalace sakamakon rikicin Boko Haram da sojoji.

Sunusi ya jaddada cewa yaki da Boko Haram zai iya karewa nan ba da dadewa ba idan aka tabbatar da adalci.

Yace kungiyar ta shigar da kara a gaban Kotun Duniya dake Hague, tana zargin sojojin Nijeriya da laifin cin zarafin jama’a a Arewa maso Gabas.

Rahoton Amnesty din ya zargi sojoji da nuna kyamar duk wanda ya fito daga yankunan da Boko Haram ke iko da su, suna daukarsu a matsayin mambobin kungiyar.

Kungiyar tace tana da shaidun dake nuna sojoji sun aikata laifukan yaki, ciki har da hare haren da aka kai da gan gan, da kisan gilla, fyade da azabtar da wadanda basu ji basu gani ba.

Rikicin Boko Haram da sojoji a yankin dai ya mayar da hannun agago baya ta kowace fuska.

Mutane 10,000 sun mutu a hannun sojoji – Amnesty Int’l

Share:

Related:

  • Cholera: NCDC warns of fresh surge as 65,000 cases hit 35 states
    Cholera: NCDC warns of fresh…
    NEWS
  • Charly Boy, OBJ to storm London, Germany, Kenya to launch book “999”, Charly Boy Foundation
    Charly Boy, OBJ to storm…
    ENTERTAINMENT
  • Jide Kosoko, others pay tribute to late Taiwo ‘Ogogo’ Hassan
    Jide Kosoko, others pay…
    NEWS
  • Ex-Ondo ​‌‍‍‍‍⁠⁠‌‍​​‍​‍‍‍‌​PDP governorship candidate Jegede dumps party
    Ex-Ondo…
    NEWS
  • PDP rejects Ebonyi council polls, threatens legal action
    PDP rejects Ebonyi council…
    NEWS

Post navigation

Previous EPL: Arsenal lucky to get away with two goals against Man Utd – Tony Adams
Next BREAKING: Gunmen attack mother, sister of Taraba’s Governor Agbu Kefas

Recent

Adeleke dissolves, reconstitutes UNIOSUN governing council

Adeleke dissolves, reconstitutes UNIOSUN governing council

FG activates task force over diphtheria outbreak in Katsina, Kano

FG activates task force over diphtheria outbreak in Katsina, Kano

Implement CBA to stem medical brain drain, NMA tells FG

Implement CBA to stem medical brain drain, NMA tells FG

Military rescues 43 kidnapped victims, neutralises 26 terrorists

Military rescues 43 kidnapped victims, neutralises 26 terrorists

2027: Barau rallies Kano North support for Tinubu, APC

2027: Barau rallies Kano North support for Tinubu, APC

Celine Dion makes first public appearance in two years ahead of Paris show

Celine Dion makes first public appearance in two years ahead of Paris show

SECTIONS

  • ENTERTAINMENT
  • FOOTBALL
  • NEWS
  • POLITICS
  • SPORTS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES ⚽ ⚽ ⚽

Hey There!!., Get all Latest Ova News Feeds on the Go! 👋

Sign up to receive all Our latest News content Recap in your inbox every weekend.

We don’t spam! Read our privacy policy for more info.

Check your inbox or spam folder to confirm your subscription.

Quick Links

  • News
  • Entertainment
  • Live Football Scores
  • Premier League Scores

Legal

  • About
  • Terms of Use
  • Privacy Policy

Connect with Us

  • News Media Partners
  • Contact Us
  • Advertise
Copyright © 2025 Ova News Network | Created by Ben Ova O. | All Rights Reserved. | Magnitude by AF themes.
pixel