Skip to content
Ova News NG

Ova News NG

Ova News feed Aggr. V2

Primary Menu
  • HOME
  • NEWS
  • ENTERTAINMENT
  • SPORTS
  • POLITICS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES
  • WATCH
  • Home
  • NEWS
  • Masu cin gajiyar fadan Boko Haram ba sa so a daina – Gwamna Zulum
  • NEWS

Masu cin gajiyar fadan Boko Haram ba sa so a daina – Gwamna Zulum

2 years ago 1 min read
Share:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya zargi wasu mutane da rashin son kawo karshen ayyukan ta’addancin Boko Haram saboda suna cin gajiyar lamarin.

Zulum, wanda ya bayyana hakan a wata hira da BBC Hausa, ya koka da yadda wasu mutane da ya ce suna samun riba daga rikicin Boko Haram a yankin Arewa maso Gabas da tafkin Chad, ke hana a kawo karshen yaki da ‘yan ta’addan.

“Wasu ba sa son wannan rashin tsaro ya kare saboda ba za su ji dadi da hakan ba,” inji shi.

Gwamnan, wanda ya bayyana cewa an samu ci gaba a yaki da ‘yan ta’addan, ya koka da cewa yanzu ‘yan Boko Haram sun fara dawowa yankin bayan an kore su daga Chad.

Ya yi kira ga mutane su hada kai tare da goyon bayan jami’an tsaro don magance matsalar Boko Haram.

Sai dai gwamnan bai bayyana takamaiman wadanda ke cin gajiyar rashin tsaron yankin ba.

Masu cin gajiyar fadan Boko Haram ba sa so a daina – Gwamna Zulum

Share:

Related:

  • 2027: I won’t embark on white elephant projects, says Odii
    2027: I won’t embark on white…
    NEWS
  • Military rescues 43 kidnapped victims, neutralises 26 terrorists
    Military rescues 43 kidnapped…
    NEWS
  • Cholera: NCDC warns of fresh surge as 65,000 cases hit 35 states
    Cholera: NCDC warns of fresh…
    NEWS
  • HURIWA asks defence ministers to quit Tinubu campaign council, focus on insecurity
    HURIWA asks defence ministers…
    NEWS
  • Priscilla Ojo unveils son’s face on first birthday
    Priscilla Ojo unveils son’s…
    ENTERTAINMENT

Post navigation

Previous Muslim Community Mourns Sheikh Muyideen Bello
Next Stay out of my love life – Nkechi Blessing warns trolls amid breakup rumors

Recent

Adeleke dissolves, reconstitutes UNIOSUN governing council

Adeleke dissolves, reconstitutes UNIOSUN governing council

FG activates task force over diphtheria outbreak in Katsina, Kano

FG activates task force over diphtheria outbreak in Katsina, Kano

Implement CBA to stem medical brain drain, NMA tells FG

Implement CBA to stem medical brain drain, NMA tells FG

Military rescues 43 kidnapped victims, neutralises 26 terrorists

Military rescues 43 kidnapped victims, neutralises 26 terrorists

2027: Barau rallies Kano North support for Tinubu, APC

2027: Barau rallies Kano North support for Tinubu, APC

Celine Dion makes first public appearance in two years ahead of Paris show

Celine Dion makes first public appearance in two years ahead of Paris show

SECTIONS

  • ENTERTAINMENT
  • FOOTBALL
  • NEWS
  • POLITICS
  • SPORTS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES ⚽ ⚽ ⚽

Hey There!!., Get all Latest Ova News Feeds on the Go! 👋

Sign up to receive all Our latest News content Recap in your inbox every weekend.

We don’t spam! Read our privacy policy for more info.

Check your inbox or spam folder to confirm your subscription.

Quick Links

  • News
  • Entertainment
  • Live Football Scores
  • Premier League Scores

Legal

  • About
  • Terms of Use
  • Privacy Policy

Connect with Us

  • News Media Partners
  • Contact Us
  • Advertise
Copyright © 2025 Ova News Network | Created by Ben Ova O. | All Rights Reserved. | Magnitude by AF themes.
pixel