Skip to content
Ova News NG

Ova News NG

Ova News feed Aggr. V2

Primary Menu
  • HOME
  • NEWS
  • ENTERTAINMENT
  • SPORTS
  • POLITICS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES
  • WATCH
  • Home
  • NEWS
  • Mafi qarancin albashi: Ma’aikata sun rufe Kaduna, Nasarawa
  • NEWS

Mafi qarancin albashi: Ma’aikata sun rufe Kaduna, Nasarawa

2 years ago 1 min read
Share:

Ma’aikata a jihohin Kaduna da Nasarawa, a ranar Litinin sun fara yajin aikin gargadi na mako guda domin neman a aiwatar da sabon mafi karancin albashi na kasa da kuma gyara sakamakonsa.

A jihar Nasarawa an rufe ofisoshin gwamnati da suka hada da majalisar dokokin jihar da kotuna da ma’aikatu.

Comrade Ismaila Okoh, shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya NLC a Nasarawa, ya ce yayin da gwamnati ta yi alkawarin biyan mafi karancin albashi na N70,500, amma ta kasa samar da yarjejeniyar a rubuce.

Ya jaddada shirin ma’aikata na ci gaba da yajin aikin idan gwamnati ba ta dauki mataki ba

A jihar Kaduna jami’an kungiyar sun kulle sakatariyar jihar, harabar kotuna da sauran ofisoshin gwamnati.

Kungiyoyin NLC da Trade Union Congress (TUC) sun bayyana gazawar gwamnati wajen aiwatar da gyaran ma’aikata duk da biyan mafi karancin albashi na N72,000.

Mafi qarancin albashi: Ma’aikata sun rufe Kaduna, Nasarawa

Share:

Related:

  • 2027: Deliver 10m votes for Tinubu, Alausa tells NANS
    2027: Deliver 10m votes for…
    NEWS
  • Military rescues 43 kidnapped victims, neutralises 26 terrorists
    Military rescues 43 kidnapped…
    NEWS
  • Crude prices rise above $90 per barrel, US stocks dip on Iran strikes
    Crude prices rise above $90…
    NEWS
  • At least 2,500 buildings destroyed in Nepal valley – Report
    At least 2,500 buildings…
    NEWS
  • CNG: Tinubu, govs move to cut transport costs
    CNG: Tinubu, govs move to cut…
    NEWS

Post navigation

Previous Don’t milk Nigeria to death – Obi of Onitsha tells politicians
Next Osun 2026: Adisa declares interest in governorship race under APC

Recent

Uber to exit Nigeria after 12 years of operations

Uber to exit Nigeria after 12 years of operations

OPay: DSS, police probe fake shutdown rumour

OPay: DSS, police probe fake shutdown rumour

I used to go for auditions with puff-puff, chicken to sell — Patience Ozokwo

I used to go for auditions with puff-puff, chicken to sell — Patience Ozokwo

FG set to boost telecoms connectivity in Abia rural communities

FG set to boost telecoms connectivity in Abia rural communities

NMA warns against harassment of health workers

NMA warns against harassment of health workers

2027: I’ll be Atiku, Obi’s first casualty if Tinubu loses — Wike

2027: I’ll be Atiku, Obi’s first casualty if Tinubu loses — Wike

SECTIONS

  • ENTERTAINMENT
  • FOOTBALL
  • NEWS
  • POLITICS
  • SPORTS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES ⚽ ⚽ ⚽

Hey There!!., Get all Latest Ova News Feeds on the Go! 👋

Sign up to receive all Our latest News content Recap in your inbox every weekend.

We don’t spam! Read our privacy policy for more info.

Check your inbox or spam folder to confirm your subscription.

Quick Links

  • News
  • Entertainment
  • Live Football Scores
  • Premier League Scores

Legal

  • About
  • Terms of Use
  • Privacy Policy

Connect with Us

  • News Media Partners
  • Contact Us
  • Advertise
Copyright © 2025 Ova News Network | Created by Ben Ova O. | All Rights Reserved. | Magnitude by AF themes.
pixel