Skip to content
Ova News NG

Ova News NG

Ova News feed Aggr. V2

Primary Menu
  • HOME
  • NEWS
  • ENTERTAINMENT
  • SPORTS
  • POLITICS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES
  • WATCH
  • Home
  • NEWS
  • Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano zata fara tarawa gwamnati Haraji a 2025
  • NEWS

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano zata fara tarawa gwamnati Haraji a 2025

2 years ago 1 min read
Share:

Ma’aikatar lafiya ta jihar kano zata fara tarawa gwamnati kuɗin haraji a shekarar 2025 wanda hakan zai ƙara habbaka tattalin arzikin jihar.

Kwamishinan lafiya na jihar Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya bayyana hakan jim kaɗan bayan kammala kare kasafin kuɗin ma’aikatar a zauren majalisa.

Kwamishinan ya ce a wannan shekarar mai kamawa ta 2025 ma’aikatar ta lafiya zata fara tarawa gwamnati kuɗin haraji domin a ɓangaren Asibitoci akwai ɓangaren da za’a iya samarwa da gwamnati wasu kuɗaɗe.

Haka zalika Kwamishinan yace ma’aikatar tasa ta shirya daukar sabbin ma’aikatan kula da harkar lafiya a faɗin jihar kano.

Yace a wannan lokaci duk wani aiki da aka fara ba’a kammala ba a fannin harkar lafiya za’a tabbatar da an kammala shi.

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano zata fara tarawa gwamnati Haraji a 2025

Share:

Related:

  • Malami unveils DG, 600-member ADC campaign council in Kebbi
    Malami unveils DG, 600-member…
    NEWS
  • Full Speech: Peter Obi commences 2027 campaign
    Full Speech: Peter Obi…
    NEWS
  • Court of Appeal sets aside ruling against Presco, restores AGM, rights issue
    Court of Appeal sets aside…
    NEWS
  • 2027: Tinubu Campaign Council mission dead on arrival — APM
    2027: Tinubu Campaign Council…
    NEWS
  • Cassi evicted from BBNaija season 11
    Cassi evicted from BBNaija season 11
    ENTERTAINMENT

Post navigation

Previous Musulunci bai hana mata karatu ba – Sarkin Musulmi
Next Ligue1: Now they’re gone, nothing changed – Anelka on Messi, Neymar, Mbappe’s exit from PSG

Recent

Adeleke dissolves, reconstitutes UNIOSUN governing council

Adeleke dissolves, reconstitutes UNIOSUN governing council

FG activates task force over diphtheria outbreak in Katsina, Kano

FG activates task force over diphtheria outbreak in Katsina, Kano

Implement CBA to stem medical brain drain, NMA tells FG

Implement CBA to stem medical brain drain, NMA tells FG

Military rescues 43 kidnapped victims, neutralises 26 terrorists

Military rescues 43 kidnapped victims, neutralises 26 terrorists

2027: Barau rallies Kano North support for Tinubu, APC

2027: Barau rallies Kano North support for Tinubu, APC

Celine Dion makes first public appearance in two years ahead of Paris show

Celine Dion makes first public appearance in two years ahead of Paris show

SECTIONS

  • ENTERTAINMENT
  • FOOTBALL
  • NEWS
  • POLITICS
  • SPORTS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES ⚽ ⚽ ⚽

Hey There!!., Get all Latest Ova News Feeds on the Go! 👋

Sign up to receive all Our latest News content Recap in your inbox every weekend.

We don’t spam! Read our privacy policy for more info.

Check your inbox or spam folder to confirm your subscription.

Quick Links

  • News
  • Entertainment
  • Live Football Scores
  • Premier League Scores

Legal

  • About
  • Terms of Use
  • Privacy Policy

Connect with Us

  • News Media Partners
  • Contact Us
  • Advertise
Copyright © 2025 Ova News Network | Created by Ben Ova O. | All Rights Reserved. | Magnitude by AF themes.
pixel