Skip to content
Ova News NG

Ova News NG

Ova News feed Aggr. V2

Primary Menu
  • HOME
  • NEWS
  • ENTERTAINMENT
  • SPORTS
  • POLITICS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES
  • WATCH
  • Home
  • NEWS
  • Gwamnatin Kano ta yi takaicin girke yan sanda a fadar Sarki Muhammadu Sanusi II
  • NEWS

Gwamnatin Kano ta yi takaicin girke yan sanda a fadar Sarki Muhammadu Sanusi II

2 years ago 1 min read
Share:

Gwamnatin jihar Kano ta bayyana matukar damuwarta game da girke jami’an tsaro dauke da makamai a fadar Kofar Kudu ta Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II.

Gwamnatin ta ce lamarin ya haifar da tashin hankali da damuwa tsakanin mazauna Kano da kewaye.

Gwamnatin ta bayyana rashin jin dadinta ne a cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai, Baba Halilu Dantiye, ya sa wa hannu.

Sanarwar ta ce gwamnati ce mai nauyin tabbatar da zaman lafiya, kwanciyar hankali, da kuma bin doka a fadin jihar.

“Muna Allah wadai da duk wani abu da zai lalata zaman lafiya ko kokarin tauye darajar masarautu, wadanda suke da muhimmanci wajen hadin kai da cigaban al’adu na al’ummarmu.”

Gwamnatin tace tana aiki tukuru don gano dalilan afkuwar lamarin, kuma ana aiki da hukumomi domin magance shi.

Gwamnatin jihar Kano ta bayyana kudirinta wajen kare hakki da jin daɗin al’ummarta da kuma tabbatar da ci gaba da zaman lafiya a cikin jihar.

Gwamnatin Kano ta yi takaicin girke yan sanda a fadar Sarki Muhammadu Sanusi II

Share:

Related:

  • Actor Taiwo Hassan ‘Ogogo’ to be buried Monday in Ilaro
    Actor Taiwo Hassan ‘Ogogo’ to…
    ENTERTAINMENT
  • Mangu Attacks: Death toll hits 28, MDA demands sustained military action
    Mangu Attacks: Death toll…
    NEWS
  • Maulud: Defence Minister urges prayers for peace ahead of 2027 polls
    Maulud: Defence Minister…
    NEWS
  • Atiku mourns Ogogo, says actor’s death leaves ‘painful void’ in Nollywood
    Atiku mourns Ogogo, says…
    NEWS
  • Ogogo preserved our culture through his talent – Tinubu
    Ogogo preserved our culture…
    ENTERTAINMENT

Post navigation

Previous Premier League: Chelsea Manager Speaks On Club’s Second Position
Next BREAKING: JFM building in Delta on fire

Recent

Police recover GPMG, AK-47, other weapons from suspected bandits in Plateau

Police recover GPMG, AK-47, other weapons from suspected bandits in Plateau

Hot water attack: University student hospitalised with severe burns in Benue

Hot water attack: University student hospitalised with severe burns in Benue

‘We’re back in control’ – Russia helps Niger junta to retake military base

‘We’re back in control’ – Russia helps Niger junta to retake military base

Lagos LCDA chairman appoints another 250 SAs, SSAs to strengthen governance

Lagos LCDA chairman appoints another 250 SAs, SSAs to strengthen governance

Murray-Bruce to President Tinubu: Decentralise power system in Nigeria

Murray-Bruce to President Tinubu: Decentralise power system in Nigeria

Juma Jux threatens legal action over alleged child paternity rumour

Juma Jux threatens legal action over alleged child paternity rumour

SECTIONS

  • ENTERTAINMENT
  • FOOTBALL
  • NEWS
  • POLITICS
  • SPORTS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES ⚽ ⚽ ⚽

Hey There!!., Get all Latest Ova News Feeds on the Go! 👋

Sign up to receive all Our latest News content Recap in your inbox every weekend.

We don’t spam! Read our privacy policy for more info.

Check your inbox or spam folder to confirm your subscription.

Quick Links

  • News
  • Entertainment
  • Live Football Scores
  • Premier League Scores

Legal

  • About
  • Terms of Use
  • Privacy Policy

Connect with Us

  • News Media Partners
  • Contact Us
  • Advertise
Copyright © 2025 Ova News Network | Created by Ben Ova O. | All Rights Reserved. | Magnitude by AF themes.
pixel