Skip to content
Ova News NG

Ova News NG

Ova News feed Aggr. V2

Primary Menu
  • HOME
  • NEWS
  • ENTERTAINMENT
  • SPORTS
  • POLITICS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES
  • WATCH
  • Home
  • NEWS
  • Bamu jingine kudirorin gyaran haraji ba- Majalisar Dattawa
  • NEWS

Bamu jingine kudirorin gyaran haraji ba- Majalisar Dattawa

2 years ago 1 min read
Share:

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya jaddada aniyar majalisar na ci gaba da aiwatar da ayyukan majalisa kan kudurorin sake fasalin haraji.

Wannan na zuwa jim kadan bayan mataimakinsa Sanata Barau Jibrin ya sanar Dakatar da kudurin har sai bayan kwamitin ya kammala tattaunawa ya bayar da rahotonsa.

Akpabio wanda ya jagoranci zaman majalisar a ranar Alhamis, ya bayyana cewa kwamitin da Sanata Abba Moro ya ke jagoranta, wanda aka kafa domin tattaunawa da babban mai shari’a na tarayya (AGF) a kan abubuwan da suka shafi kudirorin, na daga cikin tsarin ayyukan cikin gida na Majalisar.

Ya kara da cewa, “Da zarar kudirin doka ya tsallake karatu na biyu a majalisar dattawa, to za’a cigaba da aiki akansa. Sannan ya rage ga kwamitin kudi ya fara tuntubar juna tare da gudanar da taron jin ra’ayin jama’a.”

Tun da fari, Shugaban masu rinjaye, Sanata Opeyemi Bamidele da ke wakiltar Ekiti ta Tsakiya ne ya kawo hankalin majalisar game da batun da ake yadawa cewar sun jingine aiki akan kudurin.

Bamu jingine kudirorin gyaran haraji ba- Majalisar Dattawa

Share:

Related:

  • Alleged N15.6bn fraud: EFCC re-arraigns former Skye Bank chair Ayeni
    Alleged N15.6bn fraud: EFCC…
    NEWS
  • Kebbi Senator Defects To ADC, Cites Injustice In APC
    Kebbi Senator Defects To ADC,…
    POLITICS
  • Wizkid to host pre-release party for new album in Paris June 25
    Wizkid to host pre-release…
    ENTERTAINMENT
  • Kano Governor Backs Tinubu’s 2027 Re-Election Bid
    Kano Governor Backs Tinubu’s…
    POLITICS
  • Akpabio urges open, patriotic debate as senate considers state police bill
    Akpabio urges open, patriotic…
    NEWS

Post navigation

Previous EPL: Silva lauds ‘top player’ Iwobi after Fulham’s home win vs Brighton
Next EPL: Iwobi pleased with brace in Fulham’s victory over Brighton

Recent

Rio Ferdinand urges Man Utd to sign £70m World Cup star after Elliot Anderson agreement with Man City

Rio Ferdinand urges Man Utd to sign £70m World Cup star after Elliot Anderson agreement with Man City

Japan Pledges $15m Emergency Grant To Iran, Lebanon, Palestine

Japan Pledges $15m Emergency Grant To Iran, Lebanon, Palestine

Lagos residents stranded as floods cut off Ajah, Mafoluku communities

Lagos residents stranded as floods cut off Ajah, Mafoluku communities

Nigeria secures release of six detained in Côte d’Ivoire since 2025

Nigeria secures release of six detained in Côte d’Ivoire since 2025

ATE 2026: ‘Don’t use Google, AI apps to replace your physical doctor,’ MedServe CEO warns

ATE 2026: ‘Don’t use Google, AI apps to replace your physical doctor,’ MedServe CEO warns

BREAKING: Court Nullifies NDC Registration

BREAKING: Court Nullifies NDC Registration

SECTIONS

  • ENTERTAINMENT
  • FOOTBALL
  • NEWS
  • POLITICS
  • SPORTS
  • Uncategorized
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES ⚽ ⚽ ⚽

Hey There!!., Get all Latest Ova News Feeds on the Go! 👋

Sign up to receive all Our latest News content Recap in your inbox every weekend.

We don’t spam! Read our privacy policy for more info.

Check your inbox or spam folder to confirm your subscription.

Quick Links

  • News
  • Entertainment
  • Live Football Scores
  • Premier League Scores

Legal

  • About
  • Terms of Use
  • Privacy Policy

Connect with Us

  • News Media Partners
  • Contact Us
  • Advertise
Copyright © 2025 Ova News Network | Created by Ben Ova O. | All Rights Reserved. | Magnitude by AF themes.
pixel