Skip to content
Ova News NG

Ova News NG

Ova News NG feed V2

Primary Menu
  • HOME
  • NEWS
  • ENTERTAINMENT
  • SPORTS
  • POLITICS
  • WORLD NEWS
  • LIVE FOOTBALL SCORES
  • Home
  • NEWS
  • ‘Yan bindiga ne su ka dasa bam – Mazauna Zamfara
  • NEWS

‘Yan bindiga ne su ka dasa bam – Mazauna Zamfara

7 months ago 2 min read
Share:

Mazauna Yargaladima da ke jihar Zamfara sun musanta bayanin da rundunar ‘yan sanda ta bayar kan fashewar bama-baman da ya faru a kan titin Gusau-Dansadau, inda suka ce harin ba shi da nasaba da Lakurawa.

A cewarsu, ‘yan bindiga ne su ka dasa bama-baman da suka tashi a wurare biyu.

Wani mazaunin yankin, Malam Ibrahim Usman, ya danganta harin da wani shahararren shugaban ‘yan bindiga mai suna Dogo Gide.

Da yake magana da manema labarai a Gusau, Usman ya zargi rundunar ‘yan sanda da yin rufa-rufa, yana mai cewa ba sa son bayyanawa duniya gaskiyar lamarin.

Ya ce Gide da mutanensa sun yi niyyar kai hari kan unguwar Yargaladima ne don daukar fansa bayan kashe wani shugaban ‘yan bindiga mai suna Sani Black da mutanen kauyen suka yi kwanan nan.

“Wannan harin ba shi da alaka da ‘yan ta’addan Lakurawa.

“An tsara shi ne daga mutanen Dogo Gide. Sun dade suna shirin kai hari kan al’ummar nan amma ba su yi nasara ba saboda mun kasance cikin shiri.

“Amma a wannan karon, sun dasa bama-baman a kan hanya bayan sun samu labarin cewa jami’an tsaro na kan hanyarsu,” in ji shi.

Ya bayyana cewa ‘yan ta’addan Lakurawa, wadanda ya ce sun fito ne daga kasashen Nijar da Mali, sun sha bamban da Fulani ‘yan bindiga da ke aiki a jihar Zamfara.

“Wadannan ‘yan bindiga na cikin kungiyar Buharin Daji da ya rasu, kuma yanzu Dogo Gide ke jagoranta. Su mutanen gari ne, ba kamar Lakurawa da ‘yan sanda suka ambata ba,” in ji shi.

‘Yan bindiga ne su ka dasa bam – Mazauna Zamfara

Facebook Comments Box
Share:

Related:

  • UFC: Usman Kamaru ends losing streak with win over Buckley
    UFC: Usman Kamaru ends losing streak with win over Buckley
    SPORTS
  • Outrage As Zamfara Governor Hosts Political Rally Amid Escalating Bandit Attacks
    Outrage As Zamfara Governor Hosts Political Rally…
    NEWS
  • ISWAP Commander Killed In Yobe — Army
    ISWAP Commander Killed In Yobe — Army
    NEWS
  • Stray Bullet Kills 20-Month-Old In Imo
    Stray Bullet Kills 20-Month-Old In Imo
    NEWS
  • EPL: Van der Sar urges Amorim to give another opportunity to under-fire Man Utd duo
    EPL: Van der Sar urges Amorim to give another…
    SPORTS

Continue Reading

Previous: Many states now enjoy 22hrs electricity – Yul Edochie claims as he hails Tinubu
Next: Fire destroys shops in Aba
  • Recent
  • Israel and Iran’s fragile ceasefire. And, what to know about NYC’s mayoral race
    • WORLD NEWS

    Israel and Iran’s fragile ceasefire. And, what to know about NYC’s mayoral race

  • Transfer: Viktor Gyökeres feels heartbroken, tells Sporting president he wants to leave club
    • SPORTS

    Transfer: Viktor Gyökeres feels heartbroken, tells Sporting president he wants to leave club

  • Aminatu Papapa joins growing list of celebrities regretting Tinubu support
    • ENTERTAINMENT

    Aminatu Papapa joins growing list of celebrities regretting Tinubu support

  • What impresses me about Lamine Yamal – Pogba
    • SPORTS

    What impresses me about Lamine Yamal – Pogba

  • Inzaghi reaches out to Osimhen as Nigerian striker receives new huge offer
    • SPORTS

    Inzaghi reaches out to Osimhen as Nigerian striker receives new huge offer

  • Police Arrest Four Suspects For Alleged Robbery, Drug Trafficking In Enugu
    • NEWS

    Police Arrest Four Suspects For Alleged Robbery, Drug Trafficking In Enugu

  • IPOB Condemns FG’s ‘Desperate’ Attempt To Link Nnamdi Kanu To Gulak’s Death
    • NEWS

    IPOB Condemns FG’s ‘Desperate’ Attempt To Link Nnamdi Kanu To Gulak’s Death

  • Tems’ Grammy-winning song receives RIAA certification
    • ENTERTAINMENT

    Tems’ Grammy-winning song receives RIAA certification

  • 30% Of Civil Servants Trained Abroad Fail To Return – Lagos Commissioner
    • NEWS

    30% Of Civil Servants Trained Abroad Fail To Return – Lagos Commissioner

  • Greetings from Dharamshala, India, where these Tibetan kids were having the best time
    • WORLD NEWS

    Greetings from Dharamshala, India, where these Tibetan kids were having the best time

  • Israel and Iran’s fragile ceasefire. And, what to know about NYC’s mayoral race
    • WORLD NEWS

    Israel and Iran’s fragile ceasefire. And, what to know about NYC’s mayoral race

  • Transfer: Viktor Gyökeres feels heartbroken, tells Sporting president he wants to leave club
    • SPORTS

    Transfer: Viktor Gyökeres feels heartbroken, tells Sporting president he wants to leave club

  • Aminatu Papapa joins growing list of celebrities regretting Tinubu support
    • ENTERTAINMENT

    Aminatu Papapa joins growing list of celebrities regretting Tinubu support

  • What impresses me about Lamine Yamal – Pogba
    • SPORTS

    What impresses me about Lamine Yamal – Pogba

  • Inzaghi reaches out to Osimhen as Nigerian striker receives new huge offer
    • SPORTS

    Inzaghi reaches out to Osimhen as Nigerian striker receives new huge offer

SECTIONS

  • ENTERTAINMENT
  • NEWS
  • POLITICS
  • SPORTS
  • WORLD NEWS

Subscribe to our newsletter to get weekly latest updates!

Quick Links

  • News
  • Entertainment
  • Live Football Scores
  • Premier League Scores

Legal

  • Terms of Use
  • Privacy Policy

Connect with Us

  • Contact Us
  • Advertise
Copyright © 2025 Ova News Network | Created by Ben(Jnr) Ova Okojie. All Rights Reserved.